You are here: Home » Chapter 37 » Verse 16 » Translation
Sura 37
Aya 16
16
أَإِذا مِتنا وَكُنّا تُرابًا وَعِظامًا أَإِنّا لَمَبعوثونَ

Abubakar Gumi

"Shin, idan mun mutu, kuma muka kasance turɓaya da kasũsuwa, ashe, lalle mũ tabbas waɗandaake tãyarwa ne?