You are here: Home » Chapter 38 » Verse 16 » Translation
Sura 38
Aya 16
16
وَقالوا رَبَّنا عَجِّل لَنا قِطَّنا قَبلَ يَومِ الحِسابِ

Abubakar Gumi

Kuma suka ce: "Ya Ubangijinmu! Ka gaggauta mana da rabonmu, a gabãnin rãnar bincike."