You are here: Home » Chapter 47 » Verse 17 » Translation
Sura 47
Aya 17
17
وَالَّذينَ اهتَدَوا زادَهُم هُدًى وَآتاهُم تَقواهُم

Abubakar Gumi

Kuma waɗannan da suka nẽmi shiryuwa (Allah) Ya ƙara musu shiryuwarsu, kuma Yã bã su (sakamakon) taƙawarsu.